Latest
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) a Arewa ta nuna damuwa kan karuwar matsalar rashin tsaro. Ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya tashi tsaye kan matsalar.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Rundunar yan sandan kasar Ghana ta bayyana wata doka da ta hana cutar mata ko miji a tarayyar aure, ta ce za a iya daure duk wanda ya yi laifi a gidan yari.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan amincewa da kashe ₦47bn domin kammala aikin titin Wuju-Wuju da aka dade ana jira.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi tsokaci kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa shugaban kasan yana da goyon baya a Rivers.
Majalisar dokokin jihar Kwara ta dakatar da Hon. Saba Gideon na tsawon watanni uku bayan an same shi da laifin nadar taron sirri da yada bayanai ba tare da izini ba.
Gwamnatin tarayya ta sanar da bude makarantun sakandire guda 47 da ta rufe a kwanakin baya saboda tabarbarewar matsalar tsaro a wasu sassan Najeriya.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Masu zafi
Samu kari