Latest
Gwamnatin jihar Bauchi ta yi kira da babbar murya ga jama'a ga ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai don ta'aziyyar Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin 2026, inda aka ba wa wasu bangarori muhimmanci sama da wasu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar Najeriya Musulmai su fita duba watan Rajab na shekarar 1447, wata biyu kafin shiga watan Ramadan da ake azumi.
Takunkumin Amurka ya shafi ’yan Najeriya masu neman shiga kasar matsayin masu zama na dindindin, dalibai, yan kasuwa, masu yawon bude ido da wasu nau’o’in biza.
Tsofaffin yan majalisar tarayya daga Kano sun amince Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara takwas a mulki, sun giyi bayan Sanata Barau ya zama gwamnan Kano.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya sha matsananciyar wahala da kalubale da dama kafin samun nasara a zaben 2023 da jam’iyyar APC ta yi inda ya shawarci yan siyasa.
Masu zafi
Samu kari