Latest
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen mawaki, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa mahaifinsa ya rika yawo da shi a matsayin wanda zai yi gadonsa a karatun Al Kur'ani.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya sha alwashin gudanar da zaben kananan hukumomi kafin ya bar mulki a shekarar 2027. Makinde ya kuma rantsar da shugabannin 0YSIEC.
Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya bukaci a sake nazari kan dokar harajin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Shugaban malaman Izala ya nemi a sake nazari kan haraji
Gwamnan jihar Katsina, Umaru Dikko Radda ya yi kace-kaca da masu sukar gwamnoni suna kiransu da barayi, inda ya bayyana cewa akwai manyan barayi a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shirya gudanar da babban biki domin tarbar gwamnan jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, wanda ya sauya sheka daga PDP.
Masani kan harkokin tsaro, Kabiru Adamu ya yi fashin baki kan matakin gwamnatin Bola Tinubu na sanya wasu kungiyoyi a layin 'yan ta'adda a Najeriya.
An samu jirgin saman Air India bayan shekara 13 ba a same shi ba. An samu jirgin ne a wani filin jirgin sama kuma an sayar da shi bayan biyan harajin da ake nema.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
A labarin nan, za a ji cewa rikakken dan daba mai shekaru 26 ya fada hannun rundunar sandan Kano, Abba Fiya ya fadi mutanen da ya kashe a jihohi uku.
Masu zafi
Samu kari