Latest
Ma'aikaci ɗaya ya rasu, wasu 5 sun maƙale bayan rushewar kamfanin shinkafa a Birnin Kebbi; Mataimakin Gwamna ya ba da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa.
Shugaban kwamitin yin sauye-sauye kan dokokin haraji, Taiwo Ayodele, ya yi bayani kan fargabar da mutane ke da ita cewa za a rika cire kudi a asusun banki.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya fice a hukumance daga jam’iyyar tare da komawa ADC domin hada karfi da Atiku Abubakar a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Kwamishinan habaka kiwon dabbobi a Kano, Aliyu Isa Aliyu ya bayyana goyon bayansa ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ana shirin sauya sheka.
Kasashen Mali da Burkina Faso sun yi ramakon gayya kan matakin da Trump ya dauka na hana 'yan kasarsu shiga Amurka. Sun hana 'yan Amurka shiga kasashensu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da tabbaci kan lokacin fara aiwatar da sabuwar dokar haraji. Ya ce ba gudu ba ja da baya kan lokacin da aka tsara.
Hukumar EFCC ta gurfanar da Kwamishinan Kuɗi na Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, kan zargin halatta kuɗin haram na N5.79bn da suka shafi sayen babura na bogi a jihar.
A labarin nan za a ji cewa Shugabancin NNPP na kasa ya fara kokarin ceto kujerar Hashimu Dungurawa bayan jam'iyya ta kore shi tare da tsige shi a Kano.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta ƙaddamar da hare-haren sama masu ƙarfi a Zamfara, lamarin da ya tarwatsa manyan sansanonin ‘yan bindiga.
Masu zafi
Samu kari