Latest
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya yi tsokaci kan zaben shekarar 2027. Gwamna Otti ya bayyana dalilin da ya sa zaben 2027 zai kasance mai sauki a gare shi.
'Yan bindiga sun kashe 'yan gida daya su biyu tare da sace mutane 4, ciki har da matar Alhaji Yayaji da yaransa, a wani hari da suka kai kauyen Pindiga a Gombe.
Yadda wani matashi ke cikin alheri dumu-dumi yayin da budurwarsa ke masa kyautar kudi duk lokacin da yace yana son ta, ya nuna shaidar biya daga banki.
Shugaba Tinubu ya bar Lagos zuwa Turai da Abu Dhabi yayin da ake ce-ce-ku-ce kan harin da Amurka ta kai wa 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Sokoto a ranar Kirsimeti.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana cewa yana koyon abubuwa a wajen shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu.
Jam’iyyar NNPP ta amince ‘ya’yan marigayi ‘yan majalisar Kano, Sa’ad Aminu Sa’ad da Nabil Aliyu Daneji, su fafata a neman kujerun da suka zama babu kowa.
Adamu Garba ya soki harin makamin Tomahawk da Amurka ta kai a Najeriya, yana mai cewa matakin ya raina martabar sojin kasar kuma yana barazana ga rayuwar farar hula.
SERAP ta shigar da karar gwamnoni 35 da Nyesom Wike gaban kotu kan zargin rashin bayyana yadda aka kashe N14tn na rarar kudaden tallafin man fetur.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya koka kan kalubalen da yake fuskanta a fagen siyasar Najeriya. Ya ce ana tsangwamarsa da zaginsa.
Masu zafi
Samu kari