Latest
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Kwamared Abdussalam Gwarzo ya taya Gwamna Abba, Sanata Kwankwaso da sauran al'umma murnar shiga sabuwar shekara 2025.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya yi alkawarin amfani da dukiyarsa da karfinsa domin ganin jam’iyyar APC ta karbe mulkin jihar a zaben 2027.
Gwamna Caleb Mutfwang na Plateau ya fice daga jam’iyyar PDP; zai shiga APC a hukumance ranar Juma’a domin haɗa kai da gwamnatin tarayya don ci gaban jihar Plateau.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, da karya yarjejeniyar da Shugaba Bola Tinubu ya sasanta.
Tsohuwar ministar kuɗi, Kemi Adeosun, ta ce manyan maƙiyanta a gwamnatin marigayi Buhari sun yi amfani da batun shaidar NYSC wajen tilasta mata murabus.
'Yan bindiga sun kashe mutum 8 a ƙaramar hukumar Shanga, jihar Kebbi; ƴan sanda sun tabbatar da kisan mutane a Kaiwa da Gebbe yayin da aka fara farautar miyagun.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa a Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi jimamin rasuwar Sanata Godiya Akwashiki da ya rasu a asibiti a ƙasar India
‘Yan bindiga sun kai hari inda suka sace Sarkin Aafin, Oba Simeon Olaonipekun, tare da ɗansa Olaolu bayan kai farmaki fadar sa a Ifelodun, Jihar Kwara.
Akalla mutum 9 ne aka kashe a wani sabon hari da aka kai ƙauyen Bum a Jos ta Kudu, jihar Plateau, a daren ranar Laraba, wanda ya shafi maza, mata da yara ƙanana.
Masu zafi
Samu kari