Latest
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da alhakin samar da tsaro a jihohi.
Sabon magajin garin New York, Zohran Mamdani ya soke wasu dokokin da ke goyon bayan kasar Isra'ila a birnin New York na Amurka. Isra'ila ta yi korafi kan batun.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Plateau ta yi martani kan sauya shekar da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi zuwa APC. Ta ce gwamnan ko kadan bai yi shawara da ita ba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya zauna da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar NNPP da 'yan Kwankwasiyya ana Abba Kabir Yusuf na shirin fita daga NNPP zuwa APC mai mulki.
Wata babbar kotun jihar Kano, ta yi hukunci kan dakatarwar da aka yi wa shugaban jam'iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Dungurawa. Ta hana shi shugabanci.
A cewar Fasto Toye Ebijomore, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sauya wa Najeriya suna kafin ya kammala mulki. Ya yi hasashen abubuwan da za su faru a 2026.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf zai koma APC a ranar Litinin, Abdullahi Umar Ganduje da Kashim Shettima na cikin wadanda za su karbe shi daga NNPP.
Maau garkuwa da mutane su nemi Naira miliyan 450 a matsayin kudin fansar wani Sarki, dansa da mutane takwas da suka yi harkuwa da su a jihar Kwara.
Daya daga cikin jagororin Kwankwasiyya, Kabiru Adamu Kofar Ruwa ya tabbatar da cewa Kwankwasi bai amince gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya koma APC ba.
Masu zafi
Samu kari