Latest
Gwamnatin jihar Kebbi za ta gudanar da ɗaurin aure na bai ɗaya ga ma’aurata 300, tare da biyan sadaki, kayan ɗaki da kayan abinci domin tallafa musu.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kogi. Maharan sun kutsa cikin wata makaranta inda suka yi awon gaba da dalibai masu rubuta jarabawa.
Sanata Barau Jibrin ya ce Allah ya saka wa Remi Tinubu saboda jajircewarta a majalisar dattawa, inda ya ce ta kasance mafi zuwa da wuri kuma tana zama har an tashi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana dalilin da ya sa suke ba wa Bola Tinubu hadin kai.
Hukumar ’yan sanda ta musamman (IRT) ta kama Adeniyi Adeyemi a jihar Osun ranar Talata. An kama shi ne bayan da Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin a kamo shi
A labarin nan, za a ji cewa wadansu daga cikin jam'iyyun Najeriya ba su samu dama wajen dora sunayensu a shafin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ba.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Gwamnatin Faransa ta sanar da cewa shugaba Emmanuel Macron zai ziyarci Abuja, Najeriya bayan Bola Tinubu ya ziyarci kasar shi lokuta da dama a baya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce FBI na ɓata lokaci idan tana binciken jita-jitar da ke cewa akwai wani shiri a bayan rasuwar Sanata Lindsey Graham.
Masu zafi
Samu kari