Latest
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sauya matsaya kan kakaba haraji a mashigar ruwa ta Hormuz. Ya bayyana cewa zai ci gaba da killace tashoshin Iran.
Magoya bayan tsohon Ministan Harkokin Waje, Yusuf Maitama Tuggar, sun yi watsi da ikirarin bayyana Mohammed Abdullahi Abubakar a matsayin ɗan takarar APC na 2027.
Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta tabbatar da cewa za ta amince da Atiku Abubakar da saura 'yan ADC da suka tsaya takara a zaben 2027 bayan hukuncin kotu.
A labarin nan, za a ji cewa kalaman Sanata Rufa'i Hanga na cewa an so ba wa Mustapha Rabi'u Musasun jawo zazzafan martanin daga jam'iyyar adawa ta NDC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Sanatan Kano ya sace guiwar Rabiu Kwankwaso, ya ce Peter Obi ba zai ci zabe ba. Rufai Hanga ya yi ikirarin Obi bai da kuri’u kuma an karya Kwankwaso a Kano.
Gwamnatin jihar Filato ta jagoranci raba kayan tallafin gina banɗaki a karamar hukumar Langtang ta Arewa. Za a raba tallafin a Gombe, Kaduna da sauran jihohi.
Baban Chinedu ya tabo Isa Ali Pantami, ya zargi malam da rashin iya mu’amala. Yusuf Haruna ya ce tsohon ministan zai iya rike Najeriya, sai dai akwai gyara a lamarin
An gano gawar wani mutum da aka fille wa kai a gonar da ke cikin harabar Jami’ar Jos, inda ake zargin an kai masa hari na musamman. Jami'ar ta warware rudani.
Masu zafi
Samu kari