Latest
Kasar Amurka ta ayyana kungiyoyi da dama a jerin wadanda take da famuwa da su kan take yancin addini a duniya, mun tattaro guda takwas na nahiyar Afirka.
Madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan batun sauya sheka. Ya ce zai ci gaba da zama a jam'iyyar NNPP.
Wasu majiyoyi sun bayyana cewa Rabiu Kwankwaso da ya shirya kwace mulkin jihar Kano daga hannun Abba bayan gwamnan ya iara kokarin tsayawa da kafarsa.
Majiyoyi sun ce manyan jiga-jigan jam'iyyar NNPP a Najeriya a kananan hukumomi 44 na Kano na matsa wa Gwamna Abba Yusuf ya koma APC mai mulkin kasar.
Daya daga cikin sanatocin Amurka, Marco Rubio ya ce an kama Shugaban Venezuela Nicolás Maduro, kuma za a gurfanar da shi a kotun Amurka kan zargin manyan laifuka.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya tabbatar da cewa ba zai bi tawagar Gwamna Abba Kabir Yusuf su tafi APC tare ba, ya ce zai sanar da shirinsa.
Shugaban APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya ayyana Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin jagoran jam’iyyar a Jihar Rivers bayan ya sauya sheka.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke jagoran masu shirya harin bam kan masallacin Maiduguri. An cafke shi ne bayan an kama wasu da ake zargi tun da farko.
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Musa Moruf, ya samu ’yanci bayan kwana uku a hannun masu garkuwa da mutane bayan sace shi a masallaci.
Masu zafi
Samu kari