Latest
Hukumomin kasar Amurka na ci gaba da bincike kan harin da wani dan bindiga, Cole Tomas ya kai taron yan jaridar White House da Shugaba Trump ya halarta.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, zai fafata da dan kasuwb da ya shigo siyasa, Abdulrahaman Chakwam, domin samun tikitin takarar sanata a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin ƙananan hukumomi a Kano ta Kudu sun yi taro, inda suka bayyana cewa sun amince Rurum ya fito takarar Sanata a yankin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun bude wuta kan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Rahotanni sun nuna cewa matar ta haifi jarirai yan biyu duk maza a taron wanda ya samu halartar Gwamna Nasir Idris da mai dakinsa, Zainab a Birnin Kebbi.
Tsagerun 'yan tadxa sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojoji a farkon shekarar 2026. Sojoji sun samu nasarar dakile wasu daga cikin hare-haren.
Shugaban gwamnatin Jamus, Friedrich Merz ya bayyana cewa Iran ta ba Amurka kunya a yakin da suka yi na kwana 40. Ya ce Iran ta nuna karfin da ba a zato.
Masu zafi
Samu kari