Latest
A labarin nan, za a ji irin kudin da jihohin Arewa maso Yamma suka ware domin ilimi a yankin da ke fama da matsalolin ilimi da karuwar yara marasa zuwa makaranta.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gana da Vladimir Putin a kasar Rasha. Putin ya bayyana cewa yana tare da Iran a yakin da ake da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da wasu daga cikin abubuwan da ya tattauna a baya da shugaba Bola Tinubu ya kira shi Abuja
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun nuna bajinta ta hanyar kin karbar tayin cin hancin da wasu masu aikata laifuffukan cin amanar kasa suka yi masu.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
A labarin nan, za s ji tsohon shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce nada Garo a matsayin mataimakin gwamnan Kano tamkar ɗora ƙwarya ne a gurbinta.
An tabbatar da mutuwar jarumin masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Solomon Akiyesi bayan ya kwanta barci a Abuja, an fara tura sakon ta'aziyya ga iyalansa.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Dr Goodluck Ebele Jonathan, ya karbi bakuncin tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi, da tawagarsa.
Masu zafi
Samu kari