Latest
An fito da wani tsohon bidiyo na gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, yana nuna tsantsar biyayyarsa ga Rabiu Musa Kwankwaso. Ya ce ba zai masa butulci ba.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya karyata jita-jitar cewa yana shirin barin APC zuwa jam’iyyar ADC bayan murabus daga kujerar minista.
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an samu matsala a wata karamar tashar wuta bayan taransufoma ta kone, ya bai wa mutane hakuri.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi magana kan shirun da Najeriya ta yi bayan kama shugaban Venezuela da Donald Trump ya yi, Tinubu ya yi shiru
A labarin nan, za a ji cewa wasu yara sun shiga farin ciki bayan an gano gawar mahaifinsu, nannade a cikin likkafani kamar yau aka birne shi bayan shekaru 20 a kasa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada manufofi, Daniel Bwala, ya yihasashen abubuwan da za su faru da Peter Obi a jam'iyyar ADC a zaben 2027
Fitaccen jarumin Nollywood a Najeriya, Jamiu Azeez ya nuna damuwarsa kan yadda mutane suka takura wa rayuwarsa saboda ya halarci ibadar coci ta karshen shekara.
Iyalan babban Shehin Darikar Tijjaniyya, Sheikh Sani Khalifa Abdulkadir Zariya sun ce har yanzu ba su san a wane waje aka tsare mahaifinsu ba kwanaki 25 da kama shi.
A labarin nan, za a ji Alhajiji Nagoda, hadimin Gwamna Abba Kabir Yusuf bai fitar da rai da cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai shige masu gaba zuwa APC.
Masu zafi
Samu kari