Latest
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Wani ɗan kasuwa daga Edo, Osifo Stanley, ya sayi fom ɗin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC kan naira miliyan 100 domin fafatawa a zaɓen fidda gwani na 2027.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Jam’iyyar NDC ta fito fili ta musanta rahotannin da ke cewa ta miƙa tikitin shugaban ƙasa ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, tana mai cewa asusun X na bogi ne.
Sanata Ireti Kingibe ta yi zargin cewa an canza wasu muhimman sassa na Dokar Zaɓe ta 2026 bayan majalisa ta gama aiki akai, musamman kan tsaron takardun ƙuri'a.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya ba da labarin yadda yanayin rayuwa ta sa ya daina shan giya, ya ce a baya rika sha duk da shi fasto ne.
Mutum 14 sun rasu a hatsarin jirgin sama a Sudan ta Kudu sakamakon rashin kyawun yanayi, yayin da wasu suka kwashe miliyoyin daloli a hatsarin jirgi a Paraguay.
Gwamna Abdullahi Sule ya bayyana cewa ya zaɓi Sanata Ahmed Aliyu Wadada ne bayan tuntuba, yana mai cewa burinsa shi ne samun ɗan takarar da zai fi sauƙin cin zaɓe.
Sanata Orji Kaku da mataimakin shugaban majalisar Wakilai, Sanata Orji Kalu sun yi ikirarin cewa Shugaba Tinubu ya ba su izinin jagorancin jam'iyyar APC a Abia.
Masu zafi
Samu kari