Latest
Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da raba kayan tallafi ga matasan Kano 2,260 bayan koya musu sana'o'i. Ya yabi Rabiu Kwankwaso, ya soki Abdullahi Ganduje.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bakin Kwamishinan yaɗa labarai, Ibrahim A Waiya ya bayyana cewa ba da ka ake maganar sauya sheƙar Gwamna ba.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dokokin Ribas ta bayyana ɓacin rai bisa abin da ta kira katsalandan a kokarinta na tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote bayan gasa ta tsananta a kasuwa. Hakan na zuwa ne bayan jama'a na zuwa gidajen mai masu rahusa.
Gwamnatin Katsina ta kare shirin sakin mutane 70 da ake zargi da laifuffukan ta'addanci, tana mai cewa hakan zai kawo dorewar sulhu da ceto mutane 1,000 da aka sace.
Nazari na musamman kan jiga-jigan Kannywood kamar Ali Nuhu da Rahma Sadau wadanda suka yi fice a fannoni daban-daban kamar ba da umarni da sauransu.
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed, ya ce wani minista ya munafurce shi a zamanin Muhammadu Buhari, amma tsohon shugaban kasar ya ki amincewa da haka.
Hukumar Alhazai ta Kano ta duba masauki da sufuri a Makkah gabanin Hajjin 2026, domin tabbatar da tsari da kwanciyar hankali ga alhazan jihar Kano.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai iya sauke shi daga kujerarsa a duk lokacin da ya ga dama.
Masu zafi
Samu kari