Latest
An tabbatar da rasuwar Sarkin Badagary da je jihar Legas, Mai Martaba De Wheno Aholu Menu-Toyi I, Akran na Badagry, ya rasu yana da shekaru 90 a duniya.
Tsagin jam'iyyar adawa ta NNPP ya nuna goyon bayansa ga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf kan takaddamar da yake yi da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji kalaman da tsohon Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi magana game da sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Masu fasfo ɗin Najeriya na iya ziyartar ƙasashe 45 ba tare da bizar gaba-daya ba, ciki har da Ghana, Kenya, da Rwanda, a cewar rahoton Visaindex na Janairu 2026.
Wasu daga cikin shaidun gwamnatin Kano a shari'ar da ake tuhumar Abdullahi Ganduje da mallaka wa kansa hannun jarin gwamnati sun fara fuskantar barazana.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya fito ya yi bayanai kan binciken da ake yi wa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami. Ya ce ya gaji binciken ne.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da kyamarorin CCTV da aka kafa a kan dagar Third Mailand da ke Legas da aka kashe wa Naira biliyan 40.
Rahotanni sun nuna cewa Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami na fuskantar sabon bincike kan wasu makamai da EFCC ta ci karo da su a gidansa na Kebbi.
A labarin nan, za a ni cewa Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya kwantar da hankalin 'yan 'kasa game da matsalar tsaro.
Masu zafi
Samu kari