Latest
Kotun Tarayya da ke zamanta Ado-Ekiti ta soke zaben fidda gwamnan PDP na jihar Ekiti a 2026, tare da umartar jam’iyyar ta sake shirya sabon zabe.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta bayyana dora harajin kashi 25 a cikin 100 ga kasashen da ke ci gaba da huldar kasuwarnci da kasar Iran.
Ministan Abuja, Nyesom Wike na gwabza rikici da 'yan siyasa masu rike da madafun iko. Yana rikici da gwamnonin Bauchi, Rivers, Oyo da sakataren APC na kasa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun mamayi jami'an tsaro yan sa-kai da kw sintiri, sun kai hari tare da kashe mutane 5 a jihar Benuwai.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da manyan asibitoci ta jihar Kano ta sanar da bude bincike a kan zargin likitoci da sakaci da rayuwar mara lafiya.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose, ya ce Shugaba Bola Tinubu ba zai sadaukar da Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, domin Gwamna Siminalayi Fubara ba.
Kasar Amurka ta shigo da kayan aiki na sojoji ga dakarun Najeriya. An shigo da kayan aikin ne kwanaki kadan bayan kawo hari kan 'yan tadda a Sokoto.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya bayyana cewa kudaden da ake ba gwamnoni duk wata sun karu. Ya bukaci su yi wa jama'a abin da ya dace.
Wata kungiya mai rajin kare muradun mutanen Kano, KPRAta bayyana cewa karfi da tasirin jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso a siyasar Kano ya fara zama tarihi.
Masu zafi
Samu kari