Latest
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya fice daga jam'iyyar APC tare da komawa ADC a hukumance domin tunkarar babban zaben 2027.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya yi magana bayan ganawa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a Abuja. Tinubu ya gana da Muhammad Badaru Abubakar.
Kasar Iran ta ce ta harbo jirgin sama mara matuki na Amurka nau’in “LUCAS” a Khorramabad yayin da ake ci gaba da yaki da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Adadin wadanda suka jikkata a Isra’ila ya haura 6,131 yayin da rikicin yaki ke ci gaba tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran tun daga karshen watan Fabrairun 2026.
A labarin nan, da a ji ƙungiyar Kwankwasiyya ta fara magana game da tanadin da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zo wa da ADC kwanaki kadan bayan ya rungumi jam'iyyar.
Legit Hausa ta hada rahoto da ya kun shi tarihin dan kasar Amurka, Alex Barbir da ke yawo a kauyukan Najeriya yana kira ga Kiristoci su dauki makami don kare kai.
Ana shirin bikin Easter, Rundunar tsaron Najeriya ta fadi irin gudunmuwar da sojojin Amurka ke bayarwa a Najeriya duk da karuwar hare-hare a Najeriya.
Yayin da ake fama da talauci a kasa, gwamnatin tarayya ta sanar da shirin rabon sama da Naira biliyan daya ga kananan da matsakaitan sana’o’i a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa ADC mai hamayya da jam'iyya mai mulki ta sanar da cewa adadin mutanen da ke rajista ya yi tashin gwaron zabo daga sauya shekar Kwankwaso.
Masu zafi
Samu kari