Latest
Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da nasarorin da aka samu wajen yakar 'yan ta'adda da jiragen sama marasa matuka a Arewa maso Gabas, tana aiki tare da hukumomi.
Jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa abin da ya shiga tsakaninsa da Sanata Hamisu Musa sabani ke amma bai taba cin amanarsa ba.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP sun sake kai hari kan wani sansanin sojoji a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun yi amfani da jirage marasa matuka wajen kai harin.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu miyagun yan Boko Haram bayan an shafe kwanaki ana fakonsu da suka kai harin da ya shafe rayukan bayin Allah.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ba zai samu wani sassauci ba a shari'ar rashawa da gwamnatin Kano ke yi masa.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa an yi yunkurin kifar da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. An samu bayanai kan sojan da ya jagoranci shirin.
Farouk Aliyu na APC ya gargadi Arewa game da tikitin shugaban ƙasa Kirista–Kirista, yana mai cewa hakan na iya zama babban ɓata a siyasa ga Musulmi.
A labarin nan, za a ji cewa shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu ya bayar da bayani a kan yadda tsohon gwamnan CBN ya kwashi miliyoyin Daloli daga bankin.
Kungiyoyin fararen hula sun fara matsa lamba game da bukatar gaggauta gyara dokokin zaben Najeriya. An yi haka ne saboda jinkirin da majalisa ke yi game da shi.
Masu zafi
Samu kari