Latest
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yabawa Bola Tinubu kan jajircewarsa wajen daukar matakai masu tsauri domin sauya tattalin arzikin Najeriya.
Ana fargabar guguwa da tsawa kafin wasan Ingila da Argentina a gasar Kofin Duniya ta 2026, amma jami'an filin sun tabbatar da cewa wasan zai gudana.
Majalisar dattawa ta bai wa iyalan wadanda suka rasa rayuwarsu a aikin ceton daliban jihar Oyo tallafin Naira miliyan 50, ta yaba wa dakarun tsaron Najeriya.
Limamin coci ɗan Najeriya, Fasto Benjamin Madu, ya rasu a Massachusetts bayan an umurce shi ya koma Najeriya saboda ƙarewar takardar izinin zamansa ta aiki.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rahotanni sun nuna cewa Najeriya na ci gaba da amfana da tallafin Amurka a bangarori daban daban da suka hada da makamashi da gina ababen more rayuwa.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa na kwanaki uku a Taraba, da wasu jihohin Najeriya tare da gargaɗin yiwuwar ambaliya a jihohi biyar da kuma iska mai ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa wata yar shekaru 28 mai juna biyu ta gamu da jami'an tsaro a lokacin da ta dauko kaya niki-niki za ta kai wa Boko Haram.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya umarci Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da ya janye sojojin shi daga kasashen Syria da Lebanon a waya da suka yi.
Masu zafi
Samu kari