Latest
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bai wa Femi Gbajabiamila da Ibrahim Masari alhakin sa ido kan zaɓukan fidda gwani na APC gabanin zaɓen 2027.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai daga hannun tsagerun.
Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni, ya ce Bola Tinubu na bin yan Arewa bashin goyon bayan wa’adi na biyu saboda irin taimakon da ya taba bayarwa a baya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana kuri'un da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai samu a zaben 2027. Ya ce bai da adawa a jihar Kaduna.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya karɓi bakuncin uwargidan shugaban ƙasa, Oluremi Tinubu domin ƙaddamar da rabon motocin shinkafa 100 da tallafin Naira biliyan 1.2.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala a ke jayayya da tsagin David Mark ya zargi waɗansu daga cikin ƴan jam'iyyar da ya kura yan haɗaka da ƙoƙarin sauya hukuncin kotu.
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa Fulani akalla 150 ne suka mutu a wani sansanin NYSC a jihar Kwara. Ta nemi gwamnati ta yi bincike.
Sanatan Yobe ta Kudu, Ibrahim Mohammed Bomai, ya yi watsi da ɗan takarar gwamna da wasu shugabannin APC da Gwamna Mai Mala Buni suka mara wa baya a jihar.
Masu zafi
Samu kari