Latest
Wasu 'yan bindiga 80 a Akpabuyo, Cross River sun ajiye makamansu tare da rungumar shirin sulhu da gwamnatin jihar, suna kawo babban ci gaba a yakin da ta'addanci.
Wani jirgin sama na kamfanin Qatar Airways ya yi saukar gaggawa jim kadan bayan tashinsa a filin jirgin kasa da kasa a Legas, babu wanda ya ji rauni.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), ta yi alhinin rasuwar malamin addinin Musulunci, Imam Abubakar Abdullahi, wanda ya ceci Kiristoci lokacin rikicin Plateau.
Bashir Ahmad ya magantu kan rikicin siyasa a Kano bayan zargin yiwuwar sauya shekar gwamna zuwa APC inda ya yi gargadi kan matsalar rashin tabbas da ake fama da ita.
Gwamnatin Kano ta karyata wani rahoto da ya ce Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin dakatar da harkokin gwamnati a jihar. Ta ce komai na tafiya lafiya.
Wasu matafiya sun taka bam da ake zargin 'yan ta'adda sun dasa a jihar Zamfara. Lamarin ya jawo an samu jikkatar mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Wasu 'yan jam'iyyar APC a jihar Kano sun yi magana kan rade radi sauya shekar Abba Kabir Yusuf daga NNPP. Sun ce ba lallai a ba shi tikitin takara kai tsaye ba.
Jam'iyyar APC a Zamfara ta karyata rahoton cewa Gwamna Dauda Lawal ya aika da wasikar sauya sheka, tana zargin labarin a matsayin kirkirarre da yaudara.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari ta'addanci a karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto. Sun kashe mutane tare da raunata bayin Allah.
Masu zafi
Samu kari