Latest
Shirin sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga NNPP zuwa APC ya samu tangarda, yayin da shugabannin APC suka ki amincewa da bukatar tikitin takara kai tsaye.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen kama mutane uku da ake zargi da kashe Fatima Abubakar da yaranta shida a Chiranchi.
Hare-haren makaman Amurka a Sokoto sun janyo cece-kuce, suna barin kungiyar Lakurawa ta yi yunkurin tserewa bayan asarar rayuka da lalacewar kayan aiki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaici marar misali a kan kashe wata baiwar Allah da yaranta shida har gida a jihar Kano.
Tashin hankali ya barke a yankin Ekid da ke Akwa Ibom, bayan kama Princess God’sown Udoito, mai sukar Gwamna Umo Eno kan batun filaye da muhalli.
Mabiya Tijjaniyya miliyan 3 sun hallara a Katsina domin Mauludin Sheikh Ibrahim Nyass; Gwamna Radda da Sarki Sanusi sun yi kira ga zaman lafiya a Janairu 2026.
Rikicin mai gida da yaron shago a Gombe ya jawo kisa bayan zargin sata, marigayin ya rasu makonni bayan aurensa da ya yi a watan Disambar 2025 da ta gabata.
Tsohon minista Farfesa Isa Pantami ya bayyana alhini kan kisan gillar iyali bakwai a Kano, yana jaddada ƙarshen rashin imani da addu'a ga waɗanda aka hallaka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce kyautar da Najeriya ta ci yana jinta kamar zinariya, ya ce yan wasan sun nuna jajircewa da karfin zuciya ta 'yan Najeriya.
Masu zafi
Samu kari