Latest
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar shari'a a Kano ta tabbatar da cewa za ta yi tsayin daga wajen a yi adalci ga Fatima Abubakar da 'ya'yanta da aka kashe.
Jam'iyyar APC mai mulki ta yaba wa Atiku Abubakar kan barin dansa Abba Atiku Abubakar da ya sauya sheka zuwa APC da goyon bayan shugaba Bola Tinubu
'Yan sanda sun gano kwarangwal din mutum a cikin kayan fasinja a babbar hanyar Legas zuwa Ibadan; an kama Lawal Ibrahim kan kisan abokin aikinsa.
Kungiyar matasan APC, Arewa maso Gabas, karkashin Kabiru Kobi ta gargadi Tinubu kan sauya Shettima a 2027; ta ce hakan zai janyo rashin nasarar jam’iyyar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da cafke wani mutum, Sule Gurmu da ya kashe matarsa, Umaima Maiwada a Augie bayan zabga mata kotar fartanya
Mai alfarma Sarkin Musulmi na Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi umarni da a fara fita duba watan Shawwal na 1447 bayan Hijira a 2026.
Rahoto ya nuna Shugaba Tinubu na nazarin maye gurbin Shettima da Kiristan Arewa irin su Dogara ko Bishop Kukah a takarar 2027 domin daidaiton addini.
Shugaban Karamar Hukumar Ilaje, Maurice Oripenaye, ya yi koka kan sace jigon APC, Emorioloye, yayin da 'yan bindiga suka kai farmaki ofishinsa a Ondo.
Amurka ta dogara da bayanan Emeka Umeagbalasi daga jihar Anambra kafin kai hare-haren jiragen sama a Najeriya, duk da shakku akan ingancin bayanan sa.
Masu zafi
Samu kari