Latest
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana garin Rijana a matsayin cibiya kuma matattarar yan bindiga a Najeriya, ya sha alwashin ceto mutanen da aka sace.
Tsagin jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi tsokaci kan sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC. Ta bukaci ya fara yin murabus daga zama mambanta.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai da harin da 'yan bindiga suka kai kan masu ibada a Kaduna. Ya ce gwamnati na kuskure.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin cewa ba zai jita ba zai rattaba hannu kan takardar hukuncin kisa kan wadanda auka kashe Fatima da yaranta.
Wata kotu ta musamman ta yanke hukunci kan shari'ar da aka shigar da wasu Fulani makiyaya bisa zargin sakin dabbobi a gonakin mutane a jihar Jigawa.
Majalisar dattawan Najeriya ta yabawa jami'an 'yan sanda kan namijin kokarin da suka yi wajen cafke mutanen da ake zargi da kisan matar aure da 'ya'yanta a Kano.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na ba da sammanin kama Musa Kamarawa da waua mutum 4 kan alaka da Bello Turji.
An saki sunayen maz ada mata, wadanda ake zargin suna hannun masu garkuwa da mutane bayan farmakin da aka kai coci uku ranar Lahadi a jihar Kaduna.
Masu zafi
Samu kari