Latest
Lauya a Kano ya nuni da cewa kiran a gaggauta hukuncin kisa ga masu laifi ya saɓa wa doka, yana mai cewa dole ne a bar shari’a ta bi ƙa’ida a dukkan matakai.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya ve yana da yakinin Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu nasara a zaben 2027 saboda dabarun da suka tsara.
Kotun kolim Najeriya ta yi fatali da karar da aka shigar gabanta, ana neman dawo da shari'ar Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya kan kisan Kudirat Abiola.
Yan uwan Fatima Abubakar da aka hallaka na nuna damuwa kan yi musu gani-gani da fuskantar kyama yayin zaman makoki bayan kisan gilla da ya yi sanadin mutane bakwai.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana dalilin da ya sanya ya koma karatu a jami'a. Ya ce yana da dadadden burin ganin ya yi karatu a fannin shari'a.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed, ya yi tsokaci kan tikitin ADC. Ya ba Peter shawarar abin da ya kamata ya yi don samun nasara.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna na ziyarci yankin da 'yan ta'adda suka kai wa hari, tare da alkawarin ceto su daga hannun miyagu.
Kungiyar matasan APC Arewa ta Tsakiya ta gargaɗi cewa cire Kashim Shettima daga tikitin Tinubu zai jefa jam'iyya cikin mummunan kuskure a zaɓen 2027.
Kotu ta tura malamin Musulunci, shugaban tsagin Darikar Qadiriyya, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari gidan gyaran hali kar karkatar da fili bayan gaza cika sharudan beli.
Masu zafi
Samu kari