Latest
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa 'yan majalisar wakilai takwas ne daga Kano suka fita daga jam'iyyar NNPP tare da gwamna Abba Kabir Yusuf a ranar Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa Sunusi Kwankwao, mashawarcin Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da ajiye mukaminsa daga gwamnatin Kano bayan sauya shekar Abba.
Babban jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya kalubalanci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan zaben 2027. Buba Galadima ya ce ba zai yi nasara ba.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya gargadi Abba Kabir Yusuf kan cin amanar Rabiu Kwankwaso ya ce zai gani a kwaryarsa.
Sarki a jihar Ondo mai shekara 22, Oba Oloyede Adekoya Akinghare II ya gargadi jama'a masu yunkurin raina shi saboda karancin shekarun da ya ke da su.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan Abba Kabir Yusuf ya fice daga jam'iyyar NNPP. Kwankwaso ya bukaci 'yan Kwankwasiyya su fara shirin 2027.
Tsagin NNPP da ke goyon bayan Sanata Kwankwaso ya soki matakin da gwamnan Kano, Abba Kabir Yusufna dauka na ficewa daga jam'iyya kan zargi mara tushe.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan Boko Haram sun sheke fasto da mafarauta da wasu mutane biyu a yankin karamaar hukumar Biu ta jihar Borno ranar Laraba.
Yan majalisar wakilai na jihar Kano sun fara mika takardun barin NNPP a hukumance jim kadan bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bar jam'iyya ranar Juma'a.
Masu zafi
Samu kari