Latest
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cafke wata amarya bisa zargin kashe mijinta har lahira. Amaryar ta amsa cewa auren dole iyayenta suka yi mata.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tsige Sanusi Surajo Kwankwaso daga matsayin mai ba shi shawara kan harkokin siyasa, ya maye gurbinsa da Mustapha Bakwana.
Iyalan marigayi Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi sun gargadi wandada suka sayi filaye su bayyana kafin 31 ga Janairu 2026, domin a yanka musu filayensu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu kungiyoyin matasan Ka Kwankwasiyya sun bayyana aniyarsu na aiki kafada da kafada da gwamna Abba Kabir Yusuf duk da ya bar NNPP.
Rahotanni sun nuna cewa yan bindigar sun sace yan kasuwar ne a lokacin da suka dawo daga sayayya a kasuwar Moro, karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.
Ana ci gaba da tone-tone bayan ficewar Gwamna Abba Kabir daga jam'iyyar NNPP, Sanata Rufai Hanga ya bayyana matsayarsa akan rikicin Kano da kwankwasiyya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta yi magana kan yiwuwar shigowar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa cikinta. Ta bayyana cewa tana maraba da shi da tawagarsa.
A labarin nan, za a ji Kwamishina mai kula da bunkasa harkokin kiwo, Aliyu Isa Aliyu ya bana jerin mutanen da ke bayyana adawa ƙarara da Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Kwamishinan kasa da tsara birane, Hon. Abduljabbar Umar da kwamishinan kananan hukumomida masarautun Kano sun bi sahun Gwamna Abba Kabir Yusu, sun bar NNPP.
Masu zafi
Samu kari