Latest
Ministan harkokin wajen Faransa ya zargi Isra'ila da muzgunawa Kiristoci a Jerussalem da wasu wurare. Ya ce ba za su zuba ido game da lamarin ba sam.
Kungiyar Kwankwasiyya ta tabbatar da cewa jagoranta, Dr. Rabiu Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga ADC zuwa NDC a ranar Litinin ko Talata mai zuwa.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kama wani matashi dauke da kayan tsafi da ake zargi yana ba 'yan bindiga bayani. Matashin mai suna Abdulahi ya masa laifinsa.
Ana shirin zaben, jam’iyyar ADC ta sake fadawa cikin rikici kan tikiti takarar shugaban kasa tsakanin Peter Obi, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso da Rotimi Amaechi.
Gwamnatik jihar Benuwai ta sanar da rasuwar Dr. Agbgbo Ode, wanda shi ne shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar, ta ce ya mutu ne da safiyar yau Asabar.
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamna Dikko Umaru Radda ya gana da Yusuf Muhammadu Buhari a gidan gwamnati. Ya nuna masa fom din takara da ya saya tare da rakiyar manyan 'yan siyasa.
A labarin nan, za a ji ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun shirya fara zama da gwamnati domin a gaggauta cimma sabon mafi ƙarancin albashi ba tare ds bata lokaci ba.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Masu zafi
Samu kari