Latest
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana takaicinsa kan sauya shekar Gwamna Abba Kabir zuwa APC, yana cewa wanda ya bi Abba ba zai yi Kwankwasiyya ba.
Bitar lokuta 3 da Shugaba Tinubu ya yi tuntube: a Kaduna (2021), Abuja (2024), da kuma kasar Turkiyya yayin gudanar da ayyukansa na shugaban kasa.
Bayan Gwamna Abba Yusuf ya koma APC; jam’iyyar PDP ta tsira da gwamnoni 4 kacal yayin da siyasar 2027 ke daukar sabon bayan sauya shekar manyan gwamnoni.
An samu bayanai game da yadda aka shirya yunkurin juyin mulki a Najeriya domin kifar da shugaba Bola Ahmed Tinubu da wasu manyan a shekarar 2025.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi gargadi kan shirin kafa dokar Shari’a a Oyo, idan jama’a suka buƙaci hakan bayan ya zama gwamna a 2027.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya fusata da masu adawa suka yi masa ihun 'ba ma yi' a taro , ya yi masu martani mai zafi saboda hasala shi da suka yi.
Fadar shugaban kasa ta bayyana abin da ya faru shugaba Bola Ahmed Tinubu har ya kusa faduwa a ziyarar aikin da ya kai a kasar Turkiyya, yana cikin koshin lafiya.
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, cewa burinsa na wa’adi na biyu na fuskantar barazana mai tsanani gabanin zaben 2027.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar Mazi Nnamdi Kanu ta sauya masa gidan yari daga Sokoto, tana mai cewa bukatar ba ta cika ka’ida ba.
Masu zafi
Samu kari