Latest
Dakarun Najeriya sun yi wa 'yan bindiga ruwan wuta a jihar Kwara bayan kaddamar da sabon farmakin Operation Igbo Danu domin kawar da 'yan ta'adda a dazuka.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Rijiyar Lemo da ke Layin Azman a Kano sun gamu da firgici a yammacin ranar Juma'a, 30 ga watan Janairu bayan fashewar wani abu.
Gwamna Umaru Bago ya bukaci a dawo wa'adi daya a ga gwamnoni da shugaban kasa a Najeriya ba tazarce ba ta samu goyon bayan masana da 'yan siyasa.
'Yan kasuwa da manyan dilolin mai a Najeriya sun yi gargadi da cewa tashin farashin danyen mai a duniya zai iya sa kudin lita ya kai N1,000 a Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya raba gardama kan jita-jitar sauke Muhammadu Sanusi II daga kujera. Ya bayyana wanda zai ci gaba da zama sarki.
Jurumar fim a Nollywood Halima Abubakar ta bayyana cewa tana bukatar taimako bayan fama da rashin lafiya da rashin kudin gidan haya. Ta ce bata da lafiya.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makami sun sake kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kashe sojoji da fararen hula yayin harin da suka kai.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta tabbatar da hatsarin wata mota da ke dauke da masu zuwa jana'izar marigayi mataimakin gwamna, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo.
Gwamnan jihar Bauchi ya amince da tsarin sanya limamai da fastoci samun alawsu duk wata. Gwamnati za ta rika biyansu ba tare da nuna bambanci ba.
Masu zafi
Samu kari