Latest
A ci gaba da shari'ar Nasir El-Rufai, kotu ta dage sauraron karar neman belinsa zuwa ranar 13 ga Mayu bayan ICPC ta nemi karin lokaci domin nazarin sababbin takardu.
An gurfanar da malamin addinin Musulunci da ake zargi yana da hannu a ynkurin kifar da shugaban kasa Tinubu. Ya bayyana cewa ya karbi N10m domin addu'a.
INEC ta yi watsi da neman soke rajistar jam'iyyar ADC a gaban kotu, tana mai cewa matakin bai dace da doka ba, yayin da hadimin Atiku ya yi martani.
Rikici ya kara tsananta a tsakanin jam’iyyun adawa bayan ficewar Peter Obi da Rabiu Kwankwaso daga ADC zuwa NDC gabanin zaben shugaban kasa na 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya fada wa magoya bayansa da na Peter Obi muhimmancin gaggawar rajista da NDC.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya dakatar da shirin bude mashigar ruwan Hormuz da ya bayyana cewa zai yi da karfin sojan kasar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta samu damar kawo karshen rikicin da ya kunno cikinta a reshen jihar Kano bayan sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa zai yaki hanyar da aka bi wajen fitar da 'yan takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe da gwamna Inuwa Yahaya ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan majalisar wakilai akalla 17 ne suka sauya sheka daga jam'iyyar hamayya ta ADC zuwa NDC da ke adawa da Tinubu.
Masu zafi
Samu kari