Latest
Jam'iyyar APC mai mulki ta fitar sunayen masu neman takarar Majalisar wakilai da ta soke tun a matakin tantance wa, daga ciki akwai na jihohin Bauchi, Ondo da Ribas.
A Najeriya, an fara shirye-shiryen zabukan shekarar 2027 wanda ake ganin zai zama daban da sauran zabukan da aka yi a shekaru musamman wasu na sanatoci a Arewa.
Sanata Ahmed Lawan ya sake sayan fom din takara domin tsayawa a zaben shekarar 2027 duk da cewa shi ne sanatan ya fi kowane dan majalisar tarayya dadewa a Najeriya.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya nuna tsantsar farin ciki yayin jirgi na farko dauke da maniyyata ya tashi daga filin jirgin Gusau zuwa kasa mai tsarki.
Rikici ya barke yayin zaben fitar da gwani na APC a Mushin, Legas, inda masu kada kuri'a suka tsere bayan tashin hankali tsakanin masu goyon bayan ‘yan takara.
Jam’iyyar APC ta shiga rikici a Igabi bayan fusatattun matasa sun dauke shugaban jam’iyyar Bashir Jibrin Jaji shiga mota saboda zargin magudin zaɓe.
Jam'iyyar APC ta ayyana Hajiya Jamila Abdu Mani a matsayin yar takararta a mazabar dan Majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Mani da Bindawa, Katsina.
‘Yan sandan Katsina sun kama wani mutumi a Babban Asibitin Funtua bisa zargin yunkurin satar mahaifar sabon jariri domin amfani da ita wajen tsafi.
Rahotanni daga jihar Borno sun nuna cewa bam ya hallaka kwararrun masu hada bam-bamai na kungiyar Iswap a yankin karamar hukumar Marte ta jihar Borno yau Asabar.
Masu zafi
Samu kari