Latest
Abokiyar aikin Mary Habila budurwar da ta mutu a gidan Ministan ayyuka, ta bayyana abubuwan da suka faru. Ta ce ta yi bayani ne ba tare da an matsa mata lamba ba.
Majalisar wakilan Amurka ta fara nazari kan wani kuduri da ke naman dakatar da duk wani tallafi da ksar ke bai wa Najeriya har sai tsafo ya inganta.
Dakarun Najeriya sun kama wasu mutane da ake zargin suna taimakon kungiyar Boko Haram da kayan abinci da makaman da suke yaki da su a Arewa maso Gabas.
Comrade Shehu Sani yana ganin abin da Nasir El-Rufa'i ya yi na zalunci shi ne yake girba. Sanata ya ce babu hannun shugaban kasa da Gwamna Uba Sani.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar APC a Najeriya, Farouk Aliyu ya bayyana cewa a yanzu, zaben 2027, Kiristoci ba su da matsala da tikitin Muslim Muslim.
Matasa daga wasu kauyuka a karamar hukumar Malumfashi sun fito neman wasu yan bindiga da suka kashe mutumin da ake ganin girmansa a jihar Katsina
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta kaddamar da shirin bincike kan gasar da aka samu a gidan ministan ayyuka, David Umahi. Iyalan budurwar sun yi magana.
Mutane sun ce lallai Isa Pantami ya cika ‘dan siyasa da suka ji wasu kalamai da suka rika fitowa daga bakin shi a garin Balanga inda ya caccaki APC da kyau.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kai ziyara ga Sanata mai wakiltar Kano ta Tsakiya, Rufai Hanga. Ya ce sun tattauna batutuwa.
Masu zafi
Samu kari