Latest
Mahmud Sadis Buba, wanda aka fi sani da Al-ajabin Zazzau, ya janye daga takarar kujerar wakilan tarayya ta Sabon Gari karkashin jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ki zuwa kasar AMurka da wayar hannu domin tsoron kar 'yan China suka su masa kutse yayin da ya je ziyara Beijing.
Alhaji Aliko Dangote ya shigar da gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu kotu kan shigo da man fetur daga kasashen waje duk da cewa matatarsa na aiki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da kai wani hari Najeriya tare da kashe mataimakin shugaban IS na duniya Abu-Bilal al-Minuki. Ya yaba wa gwamnatin Najeriya.
Na hannun daman Peter Obi, Ibrahim Abdulkarim ya bayyana cewa shirinsu shi ne mka wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso mulki bayan Obi ya sauka a 2031.
Hukumar NDLEA ta kai samame wani kogo da ake safarar miyagun kwayoyi a Kano a karamar hukumar Rimin Kebe. An kama manyan dilolin kwaya mutum 19 a samamen.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi yadda ya yi fama da mutanen da suka so durkusar masa da matatar mai da ya so ginawa a jihar Legas. Ya ce tun wajen samun fili yayi fama.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Ofishin shugaban majalisar dattawa ya ce labarin da ake yadawa cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi kalamai masu kama da barazana, ya nemi kowa ya dagw
Masu zafi
Samu kari