Latest
Karamin Ministan raya yankuna, Alhaji Uba Maigari, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumar nasara a zaben2027. Ya ce zai yi nasara.
Jakadan Najeriya a majalisar dinkin duniya, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai zauna kusa da Donald Trump a zaman da za a yi a Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya bayyana wasu daga cikin dalilan da suka jawo aka hada kai tsakanin Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba miliyoyin kudi har har miliyan 100 ga 'yan dangwalen APC a Kano. An ba su filaye yayin da ake shirin zaben 2027 a Najeriya.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta, ta yi albishir da shirin mayar wa mahajjata wasu daga cikin kudin da suka biya.
Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin kwace kadarori 48 masu alaka da tsohon Antoni Janar na Tarayya kuma tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami.
Sannu da zuwa shafinmu na Kai Tsaye, inda za mu rika kawo muku duk abubuwan da ke faruwa a wasan kusa da na ƙarshe na Kofin Duniya 2026 tsakanin Ingila da Argentina.
A labarin nan, za a ji cewa an ci gaba da shari'ar Umar Auwalu wanda ya bayyana dalilinsa na lashe kanwar mahaifinsa, wato Fatima Abubakar da dukkanin yaranta.
Masu zafi
Samu kari