Latest
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci bangaren Tanimu Turaki, kan rikicin PDP. Ya yi barazanar kulle ofis idan suka bude shi.
A labarin nan, za a ji cewa gungun yan daba sun yi aika-aika a Kano jim kadan bayan rantsar da mataimakin gwamna Murtala Sule Garo inda mutum 5 suka rasu.
Ministan kudi Taiwo Oyedele ya tabbatar da cewa gwamnatin Bola Tinubu ba za ta dawo da tallafin mai ba duk da koke-koken da ake yi kan tsadar fetur.
Matatar Dangote ta ƙara farashin litar fetur zuwa N1,350, wanda ke nuna ƙarin N75 a mako guda. Wannan na faruwa ne sakamakon matsin lamba na danyen mai da sufuri.
Gwamnatin tarayya ta sanar da haramta wa masu digirin girmamawa amfani da Dr. a sunayensu, ta ce yadda ake ruwan karrama mutane da digirin ya fara wuce gona da iri.
Wani dan majalisar dokokin jihar Borno, ya roki alfarmar a bari ya sake komawa kan kujerarsa. Dan majalisar ya fashe da kuka yayin da yake wannan roko.
Dan siyasa a Najeriya, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa addinin Musulunci na raguwa a Najeriya a karkashin mulkin shugaba Bola Tinubu mai tikitin Muslim-Muslim.
Dan jam'iyyar ADC. Dele Momodu ya ce matsin lambar siyasar Shugaba Bola Tinubu ne ya tilasta Peter Obi da Rabiu Kwankwaso hada kai domin tunkarar zaben 2027.
Gwamnatin kasar Amurka ta nemi hadin kan majalisar dinkin duniya kan bude mashigar Hormuz. Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ne ya yi bayanin.
Masu zafi
Samu kari