Latest
Kwamitin duba wata a Najeriya ya nemi hadin kan 'yan kasa yayin da watan Ramadan ke kara karatowa. Ya bukaci a yi wa Alhaji Abubakar Sa’ad III biyayya.
A labarin nan, za a ji ceewa yan majalisar Amurka sun dage, ana son a karbi shaidu don tabbatar da zargin yi wa kiristoci kisan kare dangi a Najeriya.
Messi na iya komawa Galatasaray a matsayin aro domin buga wasa tare da Victor Osimhen; Messi ya buƙaci buga wasanni 12 ne kawai a Istanbul gabanin gasar kofin duniya
Mai martaba Muhammmadu Sanusi II ya halarci wani taro da aka yi a jihar Legas. Sarakuna sun hadu sun tattauna batutuwan da sukashafi yancin dan Adam.
A labarin nan, za a j cewa hukumar ICPC ta tsare tsohon Shugaban NIMASA, Bashir Jamoh bayan zarge-zargen badakaloli masu yawa da aka shiga a kansa.
Shugaban APC, Nentawe Yilwatda, ya ce rikicin siyasa tsakanin Wike da Fubara ba ya cikin hurumin jam'iyyar APC, ya jaddada hanyoyin warware matsaloli cikin gida.
Gwamnatin Amurka ta sanar da cewa sojojinta da ke Gabas ta Tsakiya sun harbo wani jirgin leken asirin Iran a kusa da teku. Iran ta ce jirgin ya gama aikinsa.
Iyalan Hausawa 16 da aka kashe a Edo suna cikin kunci har yanzu, suna korafi kan rashin taimako daga gwamnatin, yayin da aka shirya zanga-zanga a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce duk da ana jin jiki a kan manufofinsa, ba za a janye su na saboda suna haifar da ɗa mai ido.
Masu zafi
Samu kari