Latest
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i zai samu damar zuwa asibiti domin ganin likita bayan lauyoyinsa sun nemi alfarmar kotu.
Jam'iyyar ADC ta sanar da cewa fitar Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi zai kara mata himma wajen samun nasara a zaben 2027 mai zuwa, David Mark ne ya fad haka.
Tsagin Tanimu Turaki ya yi ikirarin cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fara takaicin yadda shirinsa na hana tsaida dan takara a PDP ya rushe kafin zaben 2027.
Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Abdullahi Umar Ganduje, Malam Ibrahim Shekarau da sauran manyan APC sun raka Murtala Sule Garo ofishin mataimakin gwamnan jihar Kano da ya fara aiki.
Rundunar Hisbah ta kama mambobin ƙungiyar "Wuddadu" a Azare, jihar Bauchi a ranar 7 ga Mayu, 2026, bisa zargin musayar mata da sunan aure ba tare da shari'a ba.
A labarin nan za a ji yadda dukiya fitaccen attajiran nan, Alhaji AbdulSamad Rabiu ta kara habaka a shekarar 2026 har ya kai ga kama babban kambu a Afrika.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana rashin amincewa da batun da shugaban hukumar INEC ya yi game da babban zaben 2027.
inciken Washington Post ya bayyana cewa Iran ta lalata kadarorin Amurka da dama, tare da rufe mashigar Hormuz wanda ya janyo rasa gangar mai miliyan 10 kowace rana.
Masu zafi
Samu kari