Latest
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yabawa uwargidan shugaban Najeriya, Remi Bola Tinubu a taron addu'a da aka yi a kasar Amurka da ta hallara da kanta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf da Rabi'u Musa Kwankwaso sun kai ziyarar jaje a kasuwar Singer yayin da magoya bayansu suka nuna musu soyayya ta musamman.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya soki sanatoci kan yadda suka amince da dokar zabe ta 2026. Buba Galadima ya bayyana wayon da suke son yi.
Shugaba Donald Trump na kasar Amurka ya bayyana cewa sun yi aiki tare da Najeriya wajen kai hari Najeriya ranar Kirsimeti. Ya ce suna cigaba da kai hari.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sha alwashin daukar mataki kam harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Kwara. Ta ce za ta zakulo wadanda suka kai harin.
Hukumar NSCDC ta kama malamai biyu a Owo, jihar Ondo, bisa zargin gallaza wa yara ƙanana, lamarin da ya sabawa dokar kare hakkin yara na Najeriya.
Sheikh Ahmed Gumi ya ƙaryata jita-jitar da ake yadawa cewa sojojin Amurka sun kama shi a filin jirgin sama; ya ce an hada hoton da fasahar AI ne don yaudarar jama'a.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta kore fargabar da mutane ke yi kan illar turo sojojin Amurka, ta ce hakan ba zai taba yancin kasar ba kuma komai an yi shi bisa tsari.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan kaucewa sumbatar matarsa a taron jama’a, lamarin da ya canza tunani kan soyayya a bainar jama'a.
Masu zafi
Samu kari