Latest
Shugaban kasar Amurka, Donald ya yi magana bayan kai hari kasar Iran a ranar Alhamis. Donald Trump ya ce harin karami ne kuma tsagaita wuta na nan.
Iran ta harba makamai kan jiragen ruwan yakin Amurka a yankin Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya sa sojojin Amurka suka mayar da martani tare da lalata jirage shida.
Gwamnatin Oyo ta gargadi mazauna jihar da masu sayar da dabbobi kan sayar da shanu da raguna a manyan tituna yayin bikin babbar salla mai zuwa a kananan hukumomi 33.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta rasa daya cikin sanatocin da take da su. Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Ibrahim Mustapha, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya ce shi ne ya nemi a mayar da shi daga Jamus zuwa Afirka ta Kudu saboda ra'ayinsa da kusancin ƙasashen biyu.
Rahoton hukuma kididdiga ta kasa, NBS ya nuna cewa an samu karin farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 da kashi 20 a watan Maris na shekarar 2026.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya tona asirin masu taimakon 'yan bindiga. Gwamna Radda ya bayyana cewa akwai masu taimakon 'yan bindiga a gwamnati.
Kotun Tarayya da ke Jalingo ta hana tsohon gwamnan Taraba, Rabaran Jolly Nyame, takarar zaben 2027 saboda hukuncin da aka taba yanke masa kan rashawa.
Wasu rahotanni da suka yi yawo sun nuna cewa 'ya bindiga sun kai hari a wurin jana'iza a Plateau inda suka kashe mutane. Sai dai, an gano cewa ba gaskiya ba ne.
Masu zafi
Samu kari