Latest
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami SAN na dab da samun hukunci a kan bukatar da ya shigar a gaban kotu game da kwace kadarorinsa da EFCC ta yi.s
An gurfanar da wasu sojojin kasar Isra'ila uku da wani farar hula daya da hada baki da yi wa Iran leken asiri. Ana zargi sun dauki hotunan wurare za su mika wa Iran.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rage yawan 'yan majalisar da take da su a jihar Oyo. Wasu guda uku daga cikinsu sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar.
Sabon ministan makamashi a Najeriya, Joseph Tegbe ya musanta rahoton cewa ya yi alkawarin gyara matsalar lantarkin Najeriya cikin watanni uku yayin tantance shi.
Jam'iyyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa za ta gudanar da zaben fitar da gwani domin tsaida dan takarar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027.
Gwamnatin kasar Poland ta yi Allah wadai da abin da sojan kasar ISra'ila ya yi na sakawa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu sigari a baki. Ta ce hakan bai dace ba sam
Gwamnatin tarayya ta fara shirye-shiryen kwaso ‘yan Najeriya daga Afirka ta Kudu bayan sabbin zanga-zangar kyamar baki da hare-haren da suka kara tsananta.
Gwamna Bala Mohamed ya saye fom din nemantakarar Sanatan Bauchi ta Kudu a jam'iyyar APM. Ya bayyana cewa za su tsaya domin ceto al'umma a zaben 2027.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta musanta batun 'yan daba sun hallaka mutanw biyar bayan rantsar da Sule Garo.
Masu zafi
Samu kari