Latest
Sanata Barau ya sanar da cewa Tinubu ya amince a kashe N19bn don sake fara aikin titin Kano–Gwarzo–Dayi; an saki kuɗin ne don kammala hanyar kilomita 100.
Fadar shugaban kasa ta bayyana irin addu'o'in da limamin masallacin kasa, Farfesa Luqman Zakariyah ya yi wa Bola Ahmed Tinubu bayan daura aure a Abuja.
Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani sun gana a Villa bayan ɗaurin auren ƴaƴan Matawalle; ganawar ta zo ne bayan sako wasu masu ibada da aka sace a Kaduna.
Tsohuwar uwargidar shugaban kasa, Aiha Buhari da diyarta Hanan Buhari sun kai ziyarar bam girma ga Atiku Abubakar a masaukinsa a kasa mai tsarki.
Shugaba Tinubu ya halarci ɗaurin auren ƴaƴan Bello Matawalle 9 a Masallacin Ƙasa dake Abuja; Sanata Barau da Gwamna Abba Yusuf sun halarci daurin aurin.
Saudiyya za ta fara bayar da bizar Hajji ranar 8 ga Fabrairu, 2026. Maniyyata 750,000 sun yi rajista yayin da za a fara tafiya ranar 18 ga Afrilu.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa mutane sun kashe wani mai suna Isma'il Zafia bisa zarginsa da kisan karamin yaro a garin Keffi da ke jihar Nasarawa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya aika da sakon gargadi ga yan siyasa. Ribadu ya gargade su kan tayar da hankali a lokacin zabe.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Rt. Hon. Aminu Bello Masari ya maye gurbin Gwamna Hope Uzodinma a matsayin shugaban kwamitin shirya taron APC na kasa.
Masu zafi
Samu kari