Latest
Gwamnatin Jihar Kwara na fuskantar zargi kan hana Kashim Shettima ziyartar Woro, inda aka kashe mutum 170, a harin da 'yan bindiga a makon da ya gabata.
Matar aure mai shekara 18, Khadija Jamilu, ta soka wa mijinta wuƙa a mazakutarsa a Potiskum, Jihar Yobe. Ƴan sanda na neman ta yayin da mijin ke FMC Azare.
Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a kananan hukumomi 7 don yakar ƴan bindiga. Sanarwar Kingsley Fanwo ta ce an ɗauki matakin ne na dan wani lokaci.
Wasu ƙasashe na iya ƙin karɓar jakadun Bola Ahmed Tinubu saboda ƙarancin lokacin wa’adin mulkinsa, lamarin da ke jefa nadin jakadun cikin shakku.
An mutane biyar kama bisa zargin hannu a kisan Ahmed Najeem a masallacin Osogbo, yayin da lamarin ya rikide sakamakon fusatan jama'a. Bincike na ci gaba.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta nesanta Gwamna Ahmed Aliyu daga kyautar mota da shago da aka bai wa yar TikTok Rahama Saidu, tana cewa ba ta da alaƙa da gwamnati.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki zuwa kasar Birtaniya. Shugaba Tinubu zai ziyarci kasar ne bayan samun gayyata daga Sarki Charles.
Gawar fitaccen mawakin bishara, Matthew Ogundele, da mambobin tawagarsa guda uku an samu a Lagos, tare da bincike daga hukumar CID kan musabbabin mutuwarsu.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin agajin abinci ga jihohi 10 masu fama da rikice-rikice, ciki har da Borno da Zamfara, don magance kalubalen tsaro da tattali.
Masu zafi
Samu kari