Latest
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta yi martani kan shirin da Amurka ta fara na kakabawa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, takunkumi. Ta fito ta kare shi.
Sanata Hanga da Nwaebonyi sun kacame da rigima yayin zaman kare kasafin kuɗin ma'aikatar ayyuka. An samu sabani kan iko da nuna fifikon jam'iyya.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed ya ki yarda ya yi magana kan yunkurin yan Majalisar Amurka na magance zargin kisan kiristoci.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya kare matakin da aka dauka na ba da kwangilar aikin titin Kaduna zuwa Abuja. Ya shirya yin murabus idan aka samu matsala.
Tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya fara fuskantar wani kalubalen daga hukumar EFCC, an shigar da sababbin tuhume-tuhume shida kansa a kotu.
Dakarun sojojin Najeriya masu yaki da ta'addanci sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kwato makamai masu yawa a hannunsu.
Damina 2026: NiMet ta yi hasashen ruwan sama da wuri a Kano, Neja da wasu jihohi 13. Minista Keyamo ya gargaɗi manoma kan gaggawar shuka a yau 11 ga Fabrairu, 2026.
Jam'iyyar NNPP ta nemi Majalisar wakilai ta cire Hon. Aliyu Sani Madaki daga mukamin mataimakin shugaban maras rinjaye saboda zarginsa da cin amana.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana yadda zaman da aka yi tsakanin Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde a gidan Janar IBB ya kasance.
Masu zafi
Samu kari