Latest
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC a jihar Katsina sun goyi bayan Yusuf Buhari ya yi takarar majalisar wakilai a zaben 2027. Sun goyi bayan Dikko Radda.
Gwamnoni da 'yan majalisar APC sun fara kira da a ba su tikitin takara kai tsaye yayin da wasu gwamnonin da suka gama suke neman tikitin takarar Sanata.
Kungiyar Afenifere ta bayyana jam’iyyar SDP a matsayin wadda za ta marawa baya a zaben 2027, yayin da kungiyar ACF ta fayyace matsayinta na mai sanya ido kawai yau.
Dan Majalisa na jam'iyyar Democrat a Majalisar dokokin Amurka, Seth Moultonya caccaki Donald Trump kan yadda yake kokarin jefa rayuwar sojoji cikin hadari.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya kamata a yaba masa idan yakin Iran ya kare ta hanyar tattaunawa. Amma idan aka gaza a zargi mataimakinsa.
Mataimakin sakataren tsare-tsaren APC na Kano, Abdulsalami Ginsau ya rasu ne a wani otal yayin da ya je babbak taron jam'iyyar xa aka gudana a makon jiya a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Adamu Aliyu na APC ya bayyana cewa suna sane da tasirin da Kwankwaso ya ke da shi a siyasar Kano, kuma shakka babu, sun fara shiri.
Sojojin Amurka sun gabatar wa shugaba Donald Trump wani tsar da suka yi domin shiga Iran su kwato sinadarin uranium da ake hada makamin nukiliya da shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da irin matakan gaggawa da aka fara dauka bayan harin Filato da ya jawo asarar rayukan bayin Allah a Rukuba.
Masu zafi
Samu kari