Latest
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai riba mai gwabi idan Amurka ta rungumi Najeriya domin shiga kasuwar Afrika.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a kauyukan jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun sace 'yan gudun hijira da dabbobi masu yawa.
Tsohon mataimakin shugaban APC na Arewa maso Yamma, Salihu Lukman, ya fice daga jam'iyyar ADC da kawancen 'yan adawa, yana zargin Nasir El-Rufai.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi barkwanci kan bidiyon da ya yaɗu, yana cewa sun fara ɗauka cewa na'urar AI ce ta ƙirƙire shi.
Amurka ta amince da sayar wa Saudiyya makamai da kayan kariyar sama na kusan dala biliyan 1.96 domin ƙarfafa tsaronta da haɗin gwiwa da dakarun ƙawaye.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah ta ssKano ta gano barnar da ake yi wajen tura fim, saboda haka ta haramta yin hakan a fadin jihar don kare tarbiyya.
Hukumar INEC ta yi nasara a karar da ta shigar gaban kotun daukaka kara da ke Abuja bayan babbar kotun tarayya ta soke duka tsare-tsarenta na zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu zai halarci taron Majalisar Dinkin Duniya na 81 a New York, inda zai tattauna kan tsaro, sauye-sauye da hadin gwiwar kasa da kasa.
Gwamnatin Iran ta yi Allah wadai da hare haren da Amurka ta kai yankin Asibitin Kwararru na Baghaei da ke kudancin kasar, ta bayyan shi a matsayin ta'sa.
Masu zafi
Samu kari