Latest
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya yi tsokaci kan yakin kasarsa da Ukraine. Vladimir Putin ya nuna cewa nan ba da jimawa ba, yakin zai zo karshe.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya zargi jam'an leken asirin kasar Amurka da daukar nauyin 'yan ta'adda da ta'addanci a sassan Najeriya.
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya gana da shugaban rundunar sojin kasar tare da bayar da sababbin umarnin ci gaba da farmakin soja kan abokan gaba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yi wa 'yan ta'adda kwanton bauna a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Dubban Isra’ilawa sun gudanar da zanga-zanga domin nuna adawa da gwamnatin Benjamin Netanyahu da kuma hare-haren da Isra’ila ke ci gaba da kai wa kudancin Lebanon.
Fada ya barke tsakanin wasu kungiyoyin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Rikicin ya jawo an hallaka wani jagoran 'yan bindiga tare da mayaka da dama.
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya sanar da cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na ƙato bayan ƙato idan har masu neman takara ba su yarda da sulhu ba.
Gwamnatin Kebbi ta zargi tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, da munafuncin siyasa bayan bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna karkashin jam’iyyar ADC.
A yayin da ake tunkarar zabukan shekarar 2027, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu gwamnoni da suka taba mika mulki ga mataimakansu bayan wa'adinsu ya kare.
Masu zafi
Samu kari