Latest
Jami’an tsaro sun kama Bello Bodejo a birnin Jalingo a Taraba tare da mika shi ga hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC domin ci gaba da bincike.
Yakin Iran da Amurka na ci gaba da haifar da matsaloli a duniya. Farashin kwaroron roba ya yi tashin gwauron zabi yayin da ake fargabar samun karancinsa.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa gwamnonin sun sanar da uzurorinsu wanda ya sa ba su halarci zaman tantancewar ba.
Jam’iyyar SDP mai adawa a Najeriya ta amince da Adewole Adebayo a matsayin dan takararta na shugaban kasa a zaben 2027 bayan taron kasa a Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar sojin saman Najeriya sun bi wasu 'yan ta'adda a kan babura da suka ratsa ta jihar Neja a ranar Lahadi
Cocin Katolika ta Taraba ta koka kan hare-haren da ake kai wa kan wuraren ibada. Ta bayyana cewa an kashe mutane da dama tare da raba su da matsugunansu.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya yi tsokaci kan yakin kasarsa da Ukraine. Vladimir Putin ya nuna cewa nan ba da jimawa ba, yakin zai zo karshe.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya zargi jam'an leken asirin kasar Amurka da daukar nauyin 'yan ta'adda da ta'addanci a sassan Najeriya.
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya gana da shugaban rundunar sojin kasar tare da bayar da sababbin umarnin ci gaba da farmakin soja kan abokan gaba.
Masu zafi
Samu kari