Latest
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin saman Najeriya ta yi martani ga zargin cewa jami'anta sun hallaka mutanen gari a garin bin yan bindiga a jihar Neja.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bayyana zargin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kidime saboda kafuwarta gabanin 2027.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa suna so su daina dogaro da Amurka game da karfin soja nan da shekara 10 masu zuwa.
Wata maniyyaciya daga Adamawa, Aishatu Muhammadu, ta rasu sakamakon ciwon zuciya a ranar 9 ga Mayu, 2026, yayin da take kan hanyar zuwa Madina a Saudi Arabiya.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Amurka da Iran sun sake samun rashin fahimta bayan bangarorin biyu sun ki amincewa da sharuddan sulhun da suka aika wa juna.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka za ta kwace kayan nukiliyar Iran, yana mai cewa rundunar Space Force na sanya ido sosai kan wuraren nukiliyar kasar.
Ministocin Najeriya da Maroko sun tattauna kan aikin bututun iskar gas na NMGP a ranar 10 ga Mayu, 2026, inda ake sa ran Tinubu zai sanya hannu a ƙarshen shekara.
A labarin nan, za a ji cewa an samu nasarar shawo kan wasu daga cikin masu neman tikitin takarar sanatan Kano ta Tsakiya bayan wani zama a birnin Abuja.
Mutane 10 ciki har da ɗan sanda sun rasu a harin Barkin Ladi, jihar Filato ranar 10 ga Mayu, 2026, yayin da matasa suka koka kan rashin tsaro a yankin.
Masu zafi
Samu kari