Latest
Jam'iyyar APC ta zabi tsarin maslaha wajen fitar da yan takara a wasu jihohi. Wannan tsarin ya sa wasu yan majalisu sun rasa tikitin takara, inda suka bar jam'iyyar.
Allah ya yi wa daya daga cikin maniyyatan da za su tashi zuwa kasar Saudiyya. Maniyyaciyar wadda ta fito daga jihar Taraba ta rasu awanni kafin su tashi.
Shugaba Tinubu ya naɗa Manjo Janar Adeyinka Famadewa (Rtd) a matsayin Mashawarci kan harkokin tsaron gida domin inganta haɗin kan jami'an leken asiri.
Wani mutumi da ya samu rauni a harin da sojoji suka kai yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja ya bayyana cewa yayansa uku aka kashe a harin.
Sarkin da aka sace a jihar kogi, Adebayo Samuel ya rasu a cikin daji bayan kwanaki a hannun masu garkuwa da mutane. Mutane sun shiga jimami a garinsu.
Wasu 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun tare matafiya a jihar Zamfara. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kifar da wasu mutanen gwamna Siminalayi Fubara da suka ce a tantance su domin neman shiga zaben 2027 a jihar Rivers.
Gwamna Hope Uzodimma ya saye fom din takarar Sanata a zaben 2027. Saura shekara kusan biyu ya gama wa'adinsa, abin da ya jawo hasashen zai yi murabus.
Aliko Dangote ya nuna sha'awar gina matatar mai ta dala biliyan 17 a Kenya ranar 10 ga Mayu, 2026, bayan ya kwatanta tattalin arzikin Kenya da na Tanzania.
Masu zafi
Samu kari