Latest
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an katae witar layuka biyu domin sanya wata babbar waya da za ta kara inganta harkokin lantarki.
Kotun Koli ta soke kakaba harajin Donald Trump, ta ce bai da hurumi ba tare da amincewar Majalisa, yana jawo sabbin muhawara kan ikon shugaban kasa.
Hukumar Wayar da Kai ta Kasa watau NOA ta ce boye kayan abinci da kara farashi ba bisa ka'ida ba zai kara jefa mutane cikin wahala a watan azumin Ramadan.
Gwamnan Edo Monday Okpebholo ya naɗa Mercy Johnson-Okojie a matsayin SA kan Hulɗa da Jama'a. Ƙungiyar AGN ta jinjina wa Gwamnan bisa wannan naɗin.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta soki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na sanya hannu a dokar zabe ta shekarar 2026.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Jihar Rivers ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin cafke jigonta, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi.
Wasu fusatattun mutane sun kai hari kan ofishin hukumar FRSC a Benin. Shugaban hukumar ya yi Allah wadai da harin da ya jawo mutuwar jami'insu daya.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Isra'ila na ci gana da yadda suka so bayan sun jibge dakarun tsaro da ke hana Musulmi sallar Juma'a a masallacin Kudus.
Masu zafi
Samu kari