Latest
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa 'yan adawa ba su kawo mafita ga halin da ake ciki a Najeriya ba, ya ce 'yan Arewa za su sake zaben shugaba Tinubu a 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana dalilin da ya sa ya zabi yin tafiya tare da Peter Obi don zaben 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kira ga mutane su goyi bayan tafiyar NDC. Ya ce 'yar shi ta ba shi shawarar haduwa da Obi tun a zaben 2023 da ya wuce.
Tsohon mamban majalisar wakilan tarayya, Hon Abba Anas Adamu ya rasa rayuwarsa a hannun 'yan bindiha duk da an biya kudin fansa Naira miliyan 50.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya samu tikitin mataimaki ko bai samu ba, a shirye yake ya marawa duk wanda NDC ta tsaida takara.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya dauki matakin ladabtarwa kan basaraken da aka samu da laifin aikata damfara inda aka yanke masa hukunci a Amurka.
Bincike ya nuna cewa farashin raguna ya kara tashi a kasuwannin dabbobi a jihar Kaduna yayin da musulmai ke shirye shiryen babbar sallah, mutane sun fara hakura.
Rundunar sojojin Isra'ila ta hukunta wasu sojojinta kan wulakanta mutum mutumin mamar Yesu Almasihu a Lebanon. An tura sojojin zuwa gidan kurkuku.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta dage shari'ar da ke neman hana tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, neman sake tsayawa takara a 2027.
Masu zafi
Samu kari