Latest
Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Tinubu kan mutuwar Hon. Abba Anas Adamu a hannun masu garkuwa ranar 12 ga Mayu, 2026, yana mai kiran a gyara tsaro da gaggawa.
Surukin Sanata Danjuma Goje, Ibrahim Dasuki Waziri, ya bayyana goyon bayansa ga Gwamna Inuwa Yahaya duk da rikicin siyasar APC da ke kara zafi a Gombe.
Primate Ayodele ya yi hasashen cewa kasashen Amurka da Birtaniya ba za su goyi bayan Tinubu a 2027 ba, yana mai jan kunnen jam'iyyun hamayya su hada kai.
Hankula sun tashi a jihar Zamfara bayan dakarun sojojin sama sun kai wani hari. Ana fargabar cewa harin dakarun sojojin ya hallaka kusan mutane 100.
Tsohon minista, Abdullahi Tijjani Gwarzo ya bayyana cewa ganawarsa da Kashim Shettima, tare da Abdullahi Ganduje ta mayar da hankali kan siyasar Kano ta Arewa.
Kungiyar City Boy Movement ta yi martani kan cewa dan shugaban kasa Bola Tinubu ya ce ko Allah ba zai hana Bola Tinubu tazarce da yin shekara takwas a 2027 ba.
Hukumar Hisbah a jihar Zamfars ta bayyana cewa ta cafke wani malami addini a jihar Zamfara. Hisbah ta ce an cafke malamin ne bisa zargin neman maza.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi tsokaci kan batun kai sunansa gaban majalisar Amurka kan zargin take 'yancin addini.
Wani rahoto ya nuna cewa kasar Larabawa ta UAE ta kaddamar da hare-hare a kan Iran a lokacin da ake yakin Iran da Amurka da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Masu zafi
Samu kari