Latest
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa kowa ya guje shi lokacin da aka sauke shi daga kujerar shugaban APC na kasa, ya ce ya shiga cikin kadaici.
Gwamnatin Enugu ta saka harajin ₦150m ga ƴan takara don neman izinin tallan yaƙin neman zaɓe. ENSSAA ta ce dole ne a biya kuɗin kafin fara kamfen na 2026 da 2027.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun farmaki wani sansanin sojoji tare da yin kisa.
Hukumar Kula da Filayen Jirgin sama ta Najeriya (FAAN) ta tabbatar da tashin gibara a tsohuwar tashar da ke cikin cikin filim jirgin Murtala Muhammed a Legas.
Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna, Sheikh Halliru Maraya, ya yi wani zargi kan Malam Nasir El-Rufai. Ya nuna cewa bai yi Kiristoci adalci ba.
Kungiyar manyan malaman cocin Katolika ta bukaci Majalisar tarayya ta sake nazari kan dokar zabe, musamman batun tura sakamakon zabe ta na'ura a Najeriya.
Mahara sun kashe mutane 10 a Riyom da Barkin Ladi, jihar Filato lamarin da ya sa matasa suka toshe hanyar Jos suna neman adalci kan harin daren Lahadi da aka kai.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kai karar hukumar ICPC gaban kotu, yana kalubalantar samamen da ta kai gidansa a birnin Abuja.
Hadimin tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, Yunusa Tanko, ya yi magana kan yiwuwar ubangidansa zai fada komar EFCC, DSS.
Masu zafi
Samu kari