Latest
Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan harin da sojojin sama suka kai a jihar Zamfara wanda ya kashe farar hula. Ta bukaci a gudanar da bincike.
Hedkwatar rundunar sojin Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa harin sama da ta kai yankin karamar hukumar Zurmi a Zamfara ya hallaka yan ta'adda da dama.
Shugaban PRP na kasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya bayyana cewa Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi sun yi yunkurin shiga jam'iyyarsu amma aka samu sabani.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sulhunta mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin da Abdullahi Tijjani Gwarzo kan zaben 2027.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta yi ta'aziyyar rasuwar jarumin Nollywood Alex Ekubo da aka fi sani da Ikuku. Jarumai da dama sun yi jimami.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Mazauna yankunan Zurmi a jihar Zamfara sun koka bayan harin saman da rundunar sojin sama ta kai kasuwar Tumfa a Zurmi, inda aka ce kusan mutum 100 sun mutu.
Kungiyar Kwankwasiyya ta yi martani kan cewa Malam Ibrahim Shekarau ya ce Rabiu Kwankwaso ya ce Rabiu Kwankwaso na yi wa Bola Tinubu aiki a boye.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zargi APC da gwamnoni da karkatar da kudaden jama’a domin shirye-shiryen yakin neman zaben 2027 na Bola Tinubu.
Masu zafi
Samu kari