Latest
DSS ta gurfanar da Nasir El-Rufai a kotun tarayya da ke Abuja kan tuhume-tuhume guda biyar da suka shafi tsaron kasa, inda ya musanta zarge-zargen.
Babbar Kotun Tarayya ta bai wa Nasir El-Rufai beli kan N100m tare da sharuddan zuwa DSS duk wata da gabatar da mai tsaya masa mai gida a Abuja da wasu sharudda.
Jiragen yakin Amurka biyu sun yi karo a sama yayin wasan kwaikwayon jirage a Idaho, amma matuka guda hudu sun tsira kafin jiragen su tarwatse da suka fado kasa.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun kubuta daga harin kwanton bauna da wasu yan ta'adda suka shirya masu a yayin da ke suke aiki a jihar Borno.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar II ya bayyana Litinin, 18 ga watan Mayu, 2026 a matsayin 1 ga watan Dhul Hijjah, 1447H.
A labarin n an, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da wasu manyan APC sun zauna domin kashe rikicin Hon Rurum da Sanata Kawu Sumaila.
A labarin nan, za a ji cewa zanga-zangar lumana da wasu matasan jihar Kano suka shirya game da matsalar tsaro ta bar baya da kura inda aka yi kone-kone.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi raddi da zargin cewa sun shiga NDC domin saukaka wa Bola Tinubu sake darewa mulki a 2027.
Barista Isiyaku Danlawan ya bayyana dalilan da ya sa Dr. Jamilu Gwamna ya fi Isa Farfesa Ali Pantami da sauran masu neman takara cancantar tikitin APC a Gombe.
Masu zafi
Samu kari