Latest
Hedikwatar tsaro a Najeriya ta bayyana cewa babu wani sojan ƙasashen waje da ya shiga farmakin ƙasa da ya kashe shugaban ISIS, Abu Bilal Al-Minuki.
Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma a Majalisar dattawa, Abdulaziz Yari, ya bukaci 'yan Arewa su sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Shugaba Bola Tinubu na dab da yanke hukunci kan wanda zai zama mataimakinsa a zaɓen 2027, yayin da ake ci gaba da tattaunawa kan makomar Kashim Shettima.
'Yan ta'adda sun kai hari a wata makarantar da ake horar da jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Yobe. 'Yan ta'addan sun kashe jami'an 'yan sanda.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sake wallafa bidiyon wani faston Najeriya da ke rokon taimako kan kashe-kashen Kiristoci a wasu sassan kasar.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Dakarun sojojin Najeriya da na Amurka sun fafata da 'yan ta'adda wajen kashe babban mataimakin shugaban ISIS, Abu-Bilal Al-Minuki a yankin Tafkin Chadi.
Rahotanni sun nuna cewa shugaba Bola Tinubu ya nada sabon mai ba shi shawara kan tsaron cikin gida ne bayan rashin jituwar jami’an tsaro da NSA Nuhu Ribadu.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawa, Garba Maidoki, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC. Ya kafa hujja da rikicin cikin gida a jam'iyyar.
Masu zafi
Samu kari