Latest
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ja kunnen tsohon ubangidansa na siyasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da cewa kada ya kai shi bango, domin shirunsa ba tsoro ba ne.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya samu nasarar lashe tikitin APC domin neman tazarce a mazabar Kano ta Arewa a zaben 2027.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa Gwamna Uba Sani ya amince da nadin Suleiman Sa'ad Abubakar a matsayin wanda zai gaji kujerar mahaifinsa ta Sarkin Kagarko.
Iyalan tsohon gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufai sun nuna damuwa kan yadda DSS ta tafi da shi bayan zaman babbar kotun tarayya, sun ce hakan ya saba doka.
Tsohon sanatan Bayelsa ta Gabas, Ben Murray Bruce ta caccaki yan jarida, yana mai cewa babu wanda ya hana shi shoga takarar sanata kamar yadda ake yadawa.
APC ta soke sakamakon farko na zaben fitar da gwani a mazabar Pankshin/Kanke/Kanam da ke Plateau tare da ayyana Yusuf Gagdi a matsayin sahihin dan da takara.
Matasa sun tunkari dan Majalisa mai wakiltar mazabar Jalingo, Yorro da Zing, Hon. Sadiq Tafida ta jihar Taraba lokacin da ya dawo nwman goyon bayansu.
A labarin nan, shugaban Amurka Donald J Trump ya sake nanata barazana ga kasar Iran game da sanya hannu a kan yarjejeniyar da Amurka ta gabatar gare ta.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar sa cewa akalla mayanan ISWAP 20 sun sheka lahira a sabon harin da sojojin Amurka suka taimaka aka kai a Arewa maso Gabas.
Masu zafi
Samu kari