Latest
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa karfin soji ba zai iya warware matsalar shirin nukiliyar Iran ko bude mashigar ruwa ta Hormuz ba.
Shugabannin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya sun gudanar da babban taro a Abuja. Shugabannin sun mika bukatarsu ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya tanka dangane da kalaman ba'a da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi masa dangane da aurensa da matarsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwanci a Najeriya tare da sabon kwamitin gudanarwa.
Yayin ake rikici a ADC, jam’iyyar PRP ta bukaci manyan ‘yan adawa kamar Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su hade domin ceton dimokuradiyya.
Prophet Ikuru da sauran manyan Fastoci sun yi hasashen nasarar Shugaba Tinubu a zaben 2027, duk da gagarumar adawar da jam'iyyar ADC ke kokarin kawowa.
Timi Frank ya zargi INEC da ƙoƙarin tarwatsa jam'iyyar ADC, inda ya kwatanta mulkin Tinubu da na Abacha tare da kiran Shugaba Donald Trump ya tsoma baki a lamarin.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta umarci manyan hafsoshi su kara sa ido kan yiwuwar shigar da dakarun makiya cikin kasar bayan barazanar Shugaba Donald Trump.
A labarin nan, za a ji cewa Abdullahi Tijjani Gwarzo, tsohon Minista wanda Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya magantu kan barin jam'iyyar APC.
Masu zafi
Samu kari