Latest
Al'ummomin Rigasa da Afaka a Kaduna sun fara matakan neman ƙirƙirar ƙaramar hukumar Rigasa, inda aka tsara Sabon Afaka ya zama hedikwata idan aka amince.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Kungiyar kasashen Musulmi ta MWL ta yi Allah wadai da hare-haren da Iran ke kaiwa zuwa kasashen Gabas ta Tsakiya kamar Qatar, Kuwait, Jordan da sauransu.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
A labarun nan, za a ji cewa wasu dakarun sojoji sun ci karo da wani mutum mai suna Lawal Sani a hanyarsu da dawowa daga sintiri, an gano shi da zama dan bindiga.
Hukumar UNICEF ta tabbatar da sahihancin hoton da Lionel Messi ke yi wa Lamine Yamal wanka a wani taron da ta shirya. Mahaifiyar Yamal na cikin hoton.
Firaministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya ce duk wani ɗan Isra'ila da aka gano yana cikin ƙasar za a kore shi nan take saboda Malaysia ba ta amince da Isra'ila ba.
Ana ci gaba da maganganu kan mutuwar ma'aikaciyar jinya, Mary Habila, a gidan Ministan ayyuk, David Umahi. Iyayenta sun ce ba su son a binciki gawarta.
A labarin nan, za a ji cewa wan gano wasu jihohi da ke ci gaba da adana kudin kananan hukumomi a asusun hadin gwiwa da jiha duk da hukuncin kotiu.
Masu zafi
Samu kari