Latest
Shugaban Muslunci na Iran, Khumeinei ya gana da akalla shugabannin Afrika 10 kan muhimman abubuwan da suka shafi ci gaban kasashen da ke tasowaa tsawon mulkinsa.
Kasar Iran ta sanar da nada wanda zai jagoranci kasar na wucin gadi bayan mutuwar jagora Khumeinei kamar yadda rahoton da muke samu ya bayyana yau.
Sakon bogi ya yi ikirarin cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya mutu a harin jirgi mara matuki, amma binciken gaskiya ya tabbatar da cewa na raye.
Rahoton Hukumar leken asiri ta CIA ya nuna bayanan sirri sun taimaka wa Amurka da Isra’ila kashe jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei, a harin Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin gwamnatin Kano ya ziyarci kasuwar Singer inda ya fara aiki a kan tattara alkaluman gobarar da ta lashe biliyoyin Naira.
Rahotanni daga kafafen yada labarai na Iran sun tabbatar da mutuwar ’yar Ayatollah Ali Khamenei, mijinta da jikarsa a hare-haren Amurka da Isra’ila.
Malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana jagoran Iran da aka kashe, Imam Khamenei a matsayin mai sa'a, wanda ya rasu wajen kare gajiyayyu.
Dubban mutane sun taru a Tehran don makokin Ayatollah Ali Khamenei, yayin da IRGC ta yi alkawarin ramuwar gayya kan Isra’ila da Amurka a yankin Gulf.
Iran ta tura IRGC, ta yanke intanet, sannan ta kafa majalisar shugabanci bayan kisan Khamenei yau 1 ga Maris, 2026. Ana zaman makokin kwanaki 40 a faɗin ƙasar yanzu.
Masu zafi
Samu kari