Latest
An tabbatar da rasuwar Sarkin masarautar Ikire da ke jihar Osun,Oba Olatunde Falabi bayan fama da rashin lafiya a karshen makon nan, an fara mika ta'aziyya.
Trump ya bayyana dalilin kisan Khamenei da hare haren da Amurka ke ci gaba da kai wa Iran. Ya ce an nutsar da jiragen ruwa 10 domin hana Iran kera makaman nukiliya.
Ministan harkokin wajen China ya tabbatar da goyon bayan kasarsa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan barkewar rikici tsakaninta da Amurka da Isra'ila.
Tsohon kyaftin na taagar Super Eagles, Troost-Ekong ya makale a kasar Qatar yayin da fada ke kara zafi tsakanin Iran da Amurka, an hana jirage tashi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan yakin da kasarsa ke gwabzawa da Iran. Ya bayyana cewa an kashe shugabannin Iran da dama a hare-hare.
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da fadowar jiragen yakinta uku a Kuwait, ta ce kuskuren abokan aiki ne ya jawo lamarin yayin da yakinke kara zafi da Iran.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya aika da sako ga 'yan Najeriya kafin ya amsa gayyatar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.
Isra'ila ta kashe mutane 31 a Beirut yau 2 ga Maris, 2026. Hezbollah ta kai hari Haifa domin daukar fansar Khamenei, yayin da Isra'ila ta lashi takobin kashe Qassem.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso Sanata Ireti Kingibe a gaba. Ya bayyana cewa sanatar ba za ta yi nasara ba a zaben 2027.
Masu zafi
Samu kari