Latest
A labarin nan, za a ji cewa tsohon minista a Najeriya, Sa'id Ahmed Alkali ya sanar da dalilin da ya sa ya janye daga neman takarar gwamna a jihar Gombe.
Wani matashi da ke yin bautar kasa ya shiga hannun ‘yan sanda bayan zarginsa da kashe mahaifinsa, fitaccen ɗan kasuwa Adimike Godwin, bayan gardama kan kuɗi a Abuja.
Kungiyar ITOON ta kai korafi ga ‘yan sanda da DSS kan abin da ta kira cin zarafin Musulmi da kalaman kiyayya a kafafen sada zumunta wanda ya ke neman ta da rigima.
A labarin nan, za a ji cewa Rotimi Amaechi, mai neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar adawa ta ADC ya yi magana game da zama mataimakin Atiku Abubakar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya ce bai damu da barazanar Goodluck Jonathan ba musamman game da tsayawarsa takarar shugaban kasa a 2027.
Sanatocin kasar Amurka sun amince da fara tattauna kudirin da zai tilasta Shugaba Donald Trump dakatar da yakin Iran ko neman amincewar majalisa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata na shirin jawo wa APC hargitsi bayan ya yi fatali da sakamakon zaben fitar da gwani da aka gudanar a jihar Cross River.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya zaburar da al'umar Bichi game da tabbatar da cewa sun sake zaben Abba Bichi a 2027.
A labarin nan, za a ji hukumar binciken manyan laifuffukan a Amurka, FBI ta binciko yadda yara masu shekaru 17 da 18 suka samu damar kitsa harin da ya kashe musulmi.
Masu zafi
Samu kari